JUST IN: Gwamna Abba Ya Nemi A Bayyana Fuskokin Waɗanda Suka Kashe ‘Yan Arewa A Edo

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya buƙaci a bayyana waɗanda ake zargi da kisan ‘yan asalin Kano 16 a garin Uromi, da ke Jihar Edo, a bainar jama’a. 

Haka kuma, ya nemi a biya iyalan mamatan diyya.

Gwamnan ya yi wannan bayani ne a Kano ranar Litinin yayin da ya karɓi…

Gwamna Abba Ya Nemi A Bayyana Fuskokin Waɗanda Suka Kashe ‘Yan Arewa A Edo …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment