JUST IN: Gwamnatin Edo Za Ta Binciki Kisan Matafiya ‘Yan Arewa A Jihar

Gwamnatin Jihar Edo ta yi Allah-wadai da kisan wasu matafiya ‘yan Arewa da aka yi a garin Uromi, da ke ƙaramar hukumar Esan ta Gabas, a ranar Alhamis.

Gwamna Monday Okpebholo ya ce za a binciki lamarin domin gano masu laifi da kuma hukunta su.

Bidiyon da ya karaɗe shafukan sada…

Gwamnatin Edo Za Ta Binciki Kisan Matafiya ‘Yan Arewa A Jihar …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment