JUST IN: INEC Ta Karɓi Takardun Yi Wa Sanata Natasha Akpoti Kiranye 

Wasu masu kaɗa ƙuri’a daga yankin mazabar Kogi ta tsakiya sun miƙa takardar ƙorafi ga hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) domin fara tsarin tsige Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga majalisar dattawa.

Takardar korafin na ɗauke da sa hannun jagoran masu buƙatar kiranyen, Salihu Habib,…

INEC Ta Karɓi Takardun Yi Wa Sanata Natasha Akpoti Kiranye  …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment