Ministar Al’adu, Hannatu Musa Musawa, ta nuna matukar bakin ciki kan kisan da aka yi wa wasu matafiya ‘yan Arewa a Jihar Edo Hannatu Musawa ta yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa yadda ya yi tir da lamarin tare da bada umarnin gudanar da bincike Ta kuma bukaci a kamo duk masu hannu a…
Ministar Al’adun Najeriya Ta Yi Kakkausar Magana kan Kisan Hausawa a Edo …C0NTINUE READING HERE >>>>