JUST IN: NPA Ta Mayar Da Hankali Wajen Kare ‘Yancin Mata –Dantsoho

Shugaban Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, Dakta Abubakar Dantsoho, ya kara jaddada aniyar Hukumar domin kara daga ‘yancin mata da ke aiki a Hukumar da kuma kaucewa nunawa masu dukkan wani na’ui na wariyar jinsi.

Dantsoho ya bayyana haka ne a yayin bikin ranar mata…

NPA Ta Mayar Da Hankali Wajen Kare ‘Yancin Mata –Dantsoho …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment