JUST IN: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Kwamandan ‘Yan Sa-kai, Sun Jikkata Wasu A Katsina

‘Yan bindiga sun kai hari a ƙauyukan Bajat da Dole da ke ƙaramar hukumar Safana a Jihar Katsina a ranar Talata, inda suka kashe kwamandan ‘yan sa-kai, tare da jikkata wasu da dama.

Wani shaida, ya bayyana cewa harin ya faru da misalin karfe 6 na yamma, lokacin da ‘yan bindigar…

‘Yan Bindiga Sun Kashe Kwamandan ‘Yan Sa-kai, Sun Jikkata Wasu A Katsina …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment