washington dc —
Ministan sufurin jiragen sama da bunkasa harkokin sararin samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana shirin gwamnatin tarayyar Najeriya na kafa kamfanin kera jiragen sama a cikin kasar.
Keyamo ya sanar da hakan ne yayin kaddamar da cibiyar gyare-gyare da yiwa jiragen sama…
Gwamnatin Najeriya Ta Bayyana Shirin Kera Jiragen Sama …C0NTINUE READING >>>>