Nuhu Ribadu Ya Mika Fiye Da Mutane 59 Da Aka Kubutar Ga Gwamnatin Kaduna
washington dc — Mashawarcin Shugaban Najeriya akan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya mikawa gwamnatin jihar Kaduna fiye da mutane 59 da aka kubutar daga hannun masu garkuwa domin neman kudin fansa. An mika mutanen da aka sace daga sassan jihar Kaduna daban-daban ne Abuja bayan da aka kubutar… Nuhu Ribadu Ya Mika Fiye Da Mutane … Read more